--
Daga Ƙarshe Dai Kotu Ta Fitar Da Ranar Yanke Hukunci Kan Zaɓen Gwamnatin Jahar Kano

Daga Ƙarshe Dai Kotu Ta Fitar Da Ranar Yanke Hukunci Kan Zaɓen Gwamnatin Jahar Kano

Daga Ƙarshe Dai Kotu Ta Fitar Da Ranar Yanke Hukunci Kan Zaɓen Kano

A ƙarshe dai Alƙalan Kotun saurararon ƙararrakin zaɓe ta Kano ta fitar da ranar da zata yanke hukuncin shari’ar zaben gwamna Abba Kabir Yusuf (Abba Gida-Gida) da Nasiru Yusuf Gawuna.

Kotun ta fitar da ranar Laraba 20 ga watan Satumba matsayin ranar da zata yanke hukuncin wanene halastaccen gwamna a jihar.

Shin wa kuke wa fatan samun nasara?

0 Response to "Daga Ƙarshe Dai Kotu Ta Fitar Da Ranar Yanke Hukunci Kan Zaɓen Gwamnatin Jahar Kano"

Post a Comment