--
Gwamnatin Kasar Qatar zata bawa Maza yan Nigeria scholarship, wandanda suke da sha'awar karatu a sashin addinin musulunci.

Gwamnatin Kasar Qatar zata bawa Maza yan Nigeria scholarship, wandanda suke da sha'awar karatu a sashin addinin musulunci.

  

Gwamnatin Kasar Qatar zata bawa Maza yan Nigeria scholarship, wandanda suke da sha'awar karatu a sashin addinin musulunci. 


Gwamnatin Kasar Qatar ta fitar da sanarwar bama Maza yan Nigeria scholarship, wandanda suke da sha'awar karatu a sashin addinin musulunci. 

Masu Sha'awa suna iya cikewa ga adreshin yanar gizon nan a kasa: 

https://www.islam.gov.qa/inner/Scholarships

Shi wannan website din, gaba dayansa da larabci yake dole sai mutum yayi amfani da translator ya fassara shi zuwa turanci.



0 Response to "Gwamnatin Kasar Qatar zata bawa Maza yan Nigeria scholarship, wandanda suke da sha'awar karatu a sashin addinin musulunci. "

Post a Comment