--
Shugaba Tinubu ya dakatar da Emefiele

Shugaba Tinubu ya dakatar da Emefiele

 

Hoton Shugaba tinubu da Sohon gomnan CBN

Shugaba Tinubu ya dakatar da Emefiele 

“An umurci Mista Emefiele da ya gaggauta mika al’amuran ofishinsa ga Mataimakin Gwamna (Aikin Ayyuka) wanda zai yi aiki a matsayin Gwamnan Babban Bankin kasar har sai an kammala bincike tare da yin garambawul.



"Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da gwamnan babban bankin kasa, Mista Godwin Emefiele, CFR, daga aiki ba tare da bata lokaci ba," in ji daraktan yada labarai, ofishin sakataren gwamnatin tarayya Willie Bassey a wata sanarwa da ya fitar ranar Juma'a.


“Wannan ya biyo bayan binciken da ofishin sa ke yi ne da kuma sauye-sauyen da ake shirin yi a bangaren hada-hadar kudi na tattalin arzikin kasar. "An umurci Mista Emefiele da ya gaggauta mika al'amuran ofishinsa ga Mataimakin Gwamna (Aikin Ayyuka), wanda zai yi aiki a matsayin Gwamnan Babban Bankin kasar har sai an kammala bincike da kuma gyara."

0 Response to "Shugaba Tinubu ya dakatar da Emefiele "

Post a Comment