--
 DA DUMI-DUMI

DA DUMI-DUMI


👇👇👇👇👇👇

https://youtu.be/o0vlDmBJVa4


 DA DUMI-DUMI


Mai sharia Ustaz Ibrahim Sarki Yola na kotun Musulunci ta Kano, ya ce kotu ta tabbatar da cewar kalaman batanci da Malam Abduljabbar ya yi ga ma’aiki SAW a cikin karatun sa, shine ya kirkira su da kansa domin shaidu da hujjojin kotu sun tabbatar da cewa babu su a cikin litattafan da yake fada.

0 Response to " DA DUMI-DUMI"

Post a Comment