![Nayi na damar sharrin da nayiwa karima aikin shirin izzzar so salisu s fulani Nayi na damar sharrin da nayiwa karima aikin shirin izzzar so salisu s fulani](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEgw5Hz3BrPKuiDGF2za9Yzecys-8TRQqFsPIqASsZkLArKr6EarTG-fMtPCF6kMlTr0gxSuMyWGblGfof9eb6G_JIcjuh6gkU6-p_KcAWoZCR1Tno3km8cYreUUWmCRTvE7XVLL8c0AwBxfewSv6qh9E7nGBc9oytotjRA5m-Wp6TefmRvNgl0fiQ/s320/Picsart_22-12-06_06-46-15-221.jpg)
Nayi na damar sharrin da nayiwa karima aikin shirin izzzar so salisu s fulani
Jarumin Kannywood Salisu S. Fulani da aka fi sani da Jibrin a shirin Izzar So ya ce yayi nadamar yiwa ƙawarsa Khadija Yobe wato Karima sharri a fim.
Ya ce, sharrin da suka yi mata da shi da Nakowa ya tsaya masa a rai har sai da ya same ta a zahiri ya nemi afuwarta.
Salisu s Fulani ya bayyana tarihinsa da yadda ya tsinci kansa a harkar #Kannywood.
Ga cikakkiyar tattaunawarsa da shirin Daga Kannywood na Freedom Radio.
0 Response to "Nayi na damar sharrin da nayiwa karima aikin shirin izzzar so salisu s fulani"
Post a Comment